Tehran (IQNA) Jagoran juyin juya halin Musuluncin zai gabatar da jawabi a ranar Talata 1 ga Afrilu, 1402, a daidai lokacin da ake shiga sabuwar shekara, a hubbaren Iamm Ridha (AS) da kuma taron masu ziyara .
Lambar Labari: 3488833 Ranar Watsawa : 2023/03/19
Tehran (IQNA) Shugaban kungiyar hadin kan gidajen radiyon Musulunci ya bayyana cewa kungiyar za ta bude ofishinta a Falastinu.
Lambar Labari: 3486650 Ranar Watsawa : 2021/12/06
Tehran (IQNA) ‘yan jarida da ma’aikatan yada labarai 337 ne suka rasa rayukansu a Yemen a cikin shekaru 6 sakamakon hare-haren Saudiyya.
Lambar Labari: 3485879 Ranar Watsawa : 2021/05/05
Tehran (IQNA) Sheikh Saeed Muhammad Nur wanda aka fi sani da Sheikh Saeed, na daga cikin fitattun makaranta kur'ani shekaru masu yawa da suka gabata.
Lambar Labari: 3485705 Ranar Watsawa : 2021/03/02